(Skt1) Via:-Aliyu - TopicsExpress



          

(Skt1) Via:-Aliyu Roket ........................salam.......................... (((((((((((ALKURANIBAICIKABA))))))))) .....WAI AKIDAR SUWAYENE??? .................... Wanan akida akidar ahlussunnah waljama ace{}{}{}{} TO ME YASA MUKEJIN MASU DA AWAR SUNNA SUKE CHEWA YANSHI.ANE BASU YARDA ALKURANI YACIKABA[][][] TABBAS HAKA ABIN YAKE KULLUM ABAKIMASU DA AWAR SUNNA WALJAMA AHAKA SUKETA YADAWA AMMA HAQIQANIN ABINDA YAKE ACIKIN HADISAI DAGA MAGABATAN DA SUKE GANIN DOLE ABISU HAKA YAKE BASU YARDA ALKUR ANI YACIKABA DOMIN DALILAIU KAMAR HAKA DALILANKUWA SHIYASA MALAMAN SHI.A SUKE MASU RADDIN INHAKANE TO AWAJENKU ALKUR ANI BAICIKABA KENAN SU KUMA MASU KARATUN REFRENCE SAI SUCE YANSHI.ANE BASU YARDA DA ALKUR ANIBA ACIKIN LITTAFI KAZA AMMA IDAN KADUBA LITTAFINZAKAGA MAGANAR AMMA ANA YIN RADDINE GA AHLUSSUNNA SAKAMAKON ABUBUWA KAMAR HAKA .....................ACIKIN LITTAFIN BUKHARI DAGA IBN ABBAS (ra) yace ukkaza da majna da zulmajar sun kasance kasuwannine na jahiliyya yayinda musulunci yazo sai suka dakatar da saye da sayarwa sai ALLAH (swt) ya saukar da cewa ...........laisa alaikum junahun fi mawasimil haj ma ana babu laifi akanku cikin lokutan hajji abinda ake nufi anan shine wato sai aya tasauka tana cewa zasu iya yin kasuwancinsu alokacin hajji alhali kuwa wanan aya wacce take da irin wanan lafazi babu ita acikin al.kur ani duk da cewa akasuwanci ya halatta ta tabbata acikin alkur.ani to yan izala me zakuce akan wanan hadisin bukhari sahihul bukhari babin aswak jzi na 2 ko shima bukhari dan shi.ane koko ibn abbas ne da shi.a dayace alkur ani bai cikaba ............... ...haka acikin littafin muwadda almaliku cikin wani dogon hadisinsa har zuwa inda halifa ummar yace ahir dinku daga halaka akan barin ayar rajamu wato ayar jifar mazinata kada wani yace mu bamuga wani zance alittafin allahba kan jefe mazinata to haqiqa ma aiki (s)ya jefe mazinata kana muma mun jefesu ............................................................ .............ummar yacigaba da cewa narantse da wanda raina ke hannunsa dabadon kada mutane suce umar ya qara wata aya acikin littafin allahba dana rubutata wato ayar data sauko akan batun jifa kenan wanan acikin littafin muwadda imamu malik jz.i na 2 shima ......................wanan ruwaya tananan acikin littattafan sunna wanda umar yanuna ayar rajamu babuta acikin alkur ani alhalin ansaukar da ita daga cikin wasu malaman da suka ruwaito wanan hadisin akwai ............... ...sahihu muslim jzi na 3 babun hudud sahihul bukhari jzi na 4 na 179 tafsirin tabari jzi na 1 shf na 361 acikin bugun bulak kamar yadda yayi ma.ana acikin tarihinsa daga uzaifa yana cewa na karantawa manzon Allah (s)suratul ahzab amma da baya namanta aya 70 da acikinta kuma ban samesuba wato sun bace .........haka kuma yanda abu ubaida yafitar acikinlittafinsa gana im hakanan ma ibnul anbaru da ibn murdawaihi daga ummul muminina aisha (ra) tana cewa suratu ahzab ta kasance azamanin ma aiki ana karantata aya dari biyu ce to yayinda usaman ya rubuta mushaf sai bai sami sauran ayoyimba sai guda 73 wanan ruwaya tananan acikin littafin durul mansur jzi na 5 shafi na 180 kamar yadda tazo acikin itkan fi ulumil kur ani jzi na 2 shf na 25 haka tafsiril ruhul ma.ani jzi na 1 shf na 20 da kuma na 25 ...................................................................... Sahihu muslim yaruwaito wani hadissi mujalladi na 7 kamar yadda bukhari yaruwaitoshi kar kashin falalar karin bauta abu al-aswad ya kawo ruwaya daga abu al ash ari cewa yagayyaci makaranta alkur.ani zuwa basra kuma kimanin makaranta 300 na qur ani suka halarta sai al ash.ari yace musa kune makarantan alqur ani na basra ku karanta alqur ani kar kubar komai yace muna karanta wata sura mai tsawo acikin suratu tauba .amma yanzun mum manceta sai kadan kawai muke iya karantata sanan ya kawo cewa muna karanta wata sura daidai da surar almusabbihat amma na mance sai kadan kawai nake iya tunawa abinda nake iya tunawa shine yaku wayanda kukayi imani yakuke fadin abinda bakwa aikatawa kamar yadda aka rywaito cewa yanzu tana waje daban acikin alkur ani sanan sai za arubuta shaida akanku kuma za.a tambayeku dukkan wanan shaida aranar kiyoma wanda shima akwai babanci waje dake cikin qur ani sura ta 17 aya ta 13 akwai mamaki ace abunda al ash.ari yakaranto musu awanan lokaci baya cikin alkur ani abu musa al ash.ari yakawo wajen surori biyu wanda yai korafin basu acikin alkur aninnda usman yahada wanan ba malaman shi.a suka rubutaba duba sahihul bukhari bugun fssarar turanci hadisi na 2282 muslim yaruwaito shima a sahihunsa jzi nz 10 shf na 27 cewa Aisha ummul muminina taruwaito cewa akwai abinda aka saukar acikin alkur ani cikin mata goma masu shayarwa akwai wayanda aka hanasu shayarwa amma ancire guda biyar acikibayan wafatin manzon sai biyar kawai aka rubutalokacin usman haka al-zamakhashari yaruwato cewa ummul muminina Aisha (ra) takawo cewa ayar da take maga
Posted on: Mon, 12 Aug 2013 12:04:23 +0000

Trending Topics



Recently Viewed Topics




© 2015