THE BRIEFLY THE HE STORY OF {ABBADU BIN BASHAR}SAHABIN MANZAN - TopicsExpress



          

THE BRIEFLY THE HE STORY OF {ABBADU BIN BASHAR}SAHABIN MANZAN ALLAH S A W shine abbadu bn bashar bin wakkash bin zugbah bin za ura u bin abdul ashhal yamusulunta a madina a hanun farkon jakadan annabi s a w mus ab bin umair ya halarci yakin badr yana cikin wadanda suka kashe ka ab ibin asharaf ashararin bayahuden nan na madina abbadu bin bashar yana cikin dattijai kuma madaukakan mutanen madina aisha allah yakaramata yarda tce mutane uku daga cikin ansar mutanen madina b wanda yafisu falala dukkansu yan kabilar banu abdul ashhal ne.sa ad bin mu az abbadu bin bashar usaid bin hudhair ankarbo daga aisha r a cewa wata rana manzan allah s a w yayi sallar tahajjud adakinsa saiyaji sautin muryar abbadu bn bashar sai yce wan nan sautn muryar abbadu bn bashar ne.sai nace eh sai yce allah ka gafartamasa abbadu yana cikin mafiya jarumtaka da ake siffantasu cikin larabwa saboda tsananim jarumatarsa annabi yanada sh amatsayin mai raba ganimar da aka samu a yakin hunain abbdu yay sha hada aranar yakin yamama axamanin kalifancin abubakar as saddi atime din yanada shekaru ar b in da biyar wslm
Posted on: Thu, 25 Jul 2013 06:44:01 +0000

Trending Topics



Recently Viewed Topics




© 2015