Inaxuwa kofar gdansu saigata tafito da sunan an aiketa, murmushi - TopicsExpress



          

Inaxuwa kofar gdansu saigata tafito da sunan an aiketa, murmushi nafarayi har nakarasa wajenta ya maryam saitaceman inawuni wanda yakarabanidamar fadamata sirrin xuciyata saina amsamata da lfya lau bayan mungama gaisawa xuciyata naduka domin ni a readi nake da daukar duk wulakancida xansamudaga wajenta sainacigabada cewa,yau satina ukku kenan inaxuwa wajenki amma bansamundamarganinkiba, Hakanyakansa nikwana cikin bakin ciki, Lallai Allah yayi kyakyawar halilta anan wadda yadaidaitata da jinin jikina wanda inbatare dashiba xan iya samun damuwa, bantaba ganin kyakyawar yarinyaba mai kyan sura da kamala wanda duk cikakken namiji yayi idobiyu da ita saiyakyasa,maryam inasonki,kumakexancigabadaSO...koxakisa adaureni,abun mamaki kuma duk surutunda naxuba batacemunkomaiba sai can ta juya takalleni tayi ajiyar xuciya,..hm Nimakainabansa mexataceba, kash sai akayi kiranta agda. komexatacemun? Allah shikeda sani amma intadawo xamuji
Posted on: Sat, 13 Jul 2013 10:36:13 +0000

Trending Topics



Recently Viewed Topics




© 2015